Salmos 9

HAUSA

1 Zan yabe ka, ya Ubangiji, da dukan zuciyata;

2 Zan yi murna in kuma yi farin ciki a cikinka;

3 Abokan gābana sun ja da baya;

4 Gama ka tabbata da gaskiyata da kuma abin da nake yi;

5 Ka tsawata wa ƙasashe ka kuma hallakar da mugaye;

6 Lalaci marar ƙarewa ya cimma abokan gābanmu,

7 Ubangiji yana mulki har abada;

8 Zai hukunta duniya da adalci;

9 Ubangiji shi ne mafakan waɗanda ake danniya,

10 Waɗanda suka san sunanka za su dogara da kai,

11 Rera yabai ga Ubangiji, wanda yake zaune a kursiyi a Sihiyona;

12 Gama shi da yakan ɗauki fansa a kan mai kisa yakan tuna;

13 Ya Ubangiji, dubi yadda abokan gābana suna tsananta mini!

14 don in furta yabanka

15 Al’umma sun fāɗa cikin ramin da suka haƙa wa waɗansu;

16 An san Ubangiji ta wurin gaskiyarsa;

17 Mugaye za su koma kabari,

18 Amma har abada ba za a manta da mai bukata ba,

19 Ka tashi, ya Ubangiji, kada ka bar wani yă yi nasara;

20 Ka buge su da rawar jiki, ya Ubangiji;

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado