Salmos 10

HAUSA

1 Don me, ya Ubangiji, kake tsaya can da nesa?

2 Cikin fariyarsa mugun mutum yakan cuci marasa ƙarfi,

3 Yakan yi taƙama da ƙulle-ƙullen zuciyarsa;

4 Cikin ɗaga kai mutum ba ya neman Allah;

5 Hanyoyinsa kullum sukan yi nasara;

6 Yakan ce wa kansa, “Ba abin da zai girgiza ni;

7 Bakinsa ya cika da zage-zage da ƙarairayi da kuma barazana;

8 Yakan yi kwanto kusa da ƙauyuka;

9 Yakan yi kwanto a ɓoye kamar zaki.

10 Yakan ragargaza waɗanda suka shiga hannu, su fāɗi;

11 Yakan ce wa kansa, “Ai, Allah ya manta;

12 Ka tashi, Ubangiji! Ka hukunta miyagu, ya Allah.

13 Don me mugun mutum zai ƙi Allah?

14 Amma kai, ya Allah, kana gani wahala da baƙin ciki;

15 Ka karye hannun mugaye da kuma mugun mutum;

16 Ubangiji Sarkin har abada abadin ne;

17 Kakan ji, ya Ubangiji sha’awar mai shan wahala;

18 kana kāre marayu da waɗanda aka danne,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado