1 Ya Ubangiji, shugabanmu,
2 Daga leɓunan yara da jarirai
3 Sa’ad da na dubi sammai,
4 wane ne mutum da kake tunawa da shi,
5 Ka yi shi ƙasa kaɗan da Allah
6 Ka mai da shi mai mulki bisa ayyukan hannuwanka;
7 dukan shanu da tumaki,
8 tsuntsayen sararin sama
9 Ya Ubangiji, shugabanmu,