Salmos 7

HAUSA

1 Ya Ubangiji Allahna, na zo neman mafaka a wurinka;

2 in ba haka ba za su yayyage ni kamar zaki

3 Ya Ubangiji Allahna, in na yi kuskure

4 in na yi mugunta ga wanda yake zaman lafiya da ni

5 to, bari abokin gābana yă bi yă kuma cim mini;

6 Ka tashi, ya Ubangiji, cikin fushinka;

7 Bari taron mutane su taru kewaye da kai.

8 bari Ubangiji mai shari’ar mutane.

9 Ya Allah mai adalci,

10 Garkuwata shi ne Allah Mafi Ɗaukaka,

11 Allah alƙali ne mai adalci,

12 In mutum bai tuba ba,

13 Ya shirya makamansa masu dafi;

14 Wanda yake da cikin mugunta

15 Wanda ya haƙa rami

16 Damuwar da ya ja yakan sāke nannaɗe a kansa;

17 Zan gode wa Ubangiji saboda adalcinsa

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado