1 Ka nuna wa ƙasarka alheri, ya Ubangiji;
2 Ka gafarta laifin mutanenka
3 Ka kau da dukan fushinka
4 Ka sāke mai da mu, ya Allah Mai Cetonmu,
5 Za ka ci gaba da fushi da mu har abada ne?
6 Ba za ka sāke raya mu ba,
7 Ka nuna mana ƙaunarka marar ƙarewa, ya Ubangiji,
8 Zan saurari abin da Allah Ubangiji zai faɗa;
9 Tabbatacce cetonsa yana kusa da waɗanda suke tsoronsa,
10 Ƙauna da aminci za su sadu;
11 Aminci zai ɓulɓulo daga ƙasa,
12 Ubangiji tabbatacce zai bayar da abin da yake da kyau,
13 Adalci na tafiya a gabansa