1 Ina misalin kyan wurin zamanka,
2 Raina yana marmari, har yana suma,
3 Har tsada ma ta sami gida,
4 Masu albarka ne waɗanda suke zama a gidanka;
5 Masu albarka ne waɗanda ƙarfinsu yana daga gare ka,
6 Yayinda suke wuce ta Kwarin Baka,
7 Suna ta ƙara ƙarfi,
8 Ka ji addu’ata, ya Ubangiji Allah Maɗaukaki;
9 Ka dubi garkuwarmu, ya Allah;
10 Rana guda a filayen gidan sun fi
11 Gama Ubangiji Allah rana ne da kuma garkuwa;
12 Ya Ubangiji Maɗaukaki,