1 Allah yana shugabanta cikin babban taro;
2 “Har yaushe za ku kāre marasa adalci
3 Ku tsare mutuncin marasa ƙarfi da marayu;
4 Ku ceci marasa ƙarfi da masu bukata;
5 “Ba su san kome ba, ba su fahimci kome ba.
6 “Na ce, ‘Ku “alloli” ne;
7 Amma za ku mutu kamar mutum kurum;
8 Ka tashi, ya Allah, ka shari’anta duniya,