1 Ka ji mu, ya Makiyayin Isra’ila,
2 a gaban Efraim, Benyamin da Manasse.
3 Ka mai da mu, ya Allah;
4 Ya Ubangiji Allah Maɗaukaki,
5 Ka ciyar da su da burodin hawaye;
6 Ka mai da mu abin faɗa ga maƙwabtanmu,
7 Ka mai da mu, ya Allah Maɗaukaki;
8 Ka fitar da inabi daga Masar;
9 Ka gyara wuri saboda shi,
10 Aka rufe duwatsu da inuwarsa,
11 Ya miƙe rassansa zuwa Teku
12 Me ya sa ka rurrushe bangayensa
13 Aladu daga kurmi suna ɓarnatar da shi
14 Ka komo wurinmu, ya Allah Maɗaukaki!
15 saiwar da hannun damarka ya dasa,
16 An yanke inabinka, an ƙone shi da wuta;
17 Bari hannunka yă zauna a kan mutumin da yake hannun damarka,
18 Ta haka ba za mu juye mu bar ka ba;
19 Ka mai da mu, ya Ubangiji Allah Maɗaukaki;