1 Ya Allah, al’ummai sun mamaye gādonka;
2 Sun ba da gawawwakin bayinka
3 Sun zubar da jini kamar ruwa
4 Mun zama abin reni ga maƙwabta,
5 Har yaushe, ya Ubangiji za ka yi ta fushi? Har abada ne?
6 Ka zuba fushinka a kan al’umman
7 gama sun cinye Yaƙub
8 Kada ka riƙe zunubai kakanni a kanmu;
9 Ka taimake mu, ya Allah Mai Cetonmu,
10 Don me al’ummai za su ce,
11 Bari nishe-nishen ’yan kurkuku su zo gabanka;
12 Ka sāka a cinyoyin maƙwabtanmu sau bakwai
13 Sa’an nan mu mutanenka, tumakin makiyayarka,