Salmos 79

HAUSA

1 Ya Allah, al’ummai sun mamaye gādonka;

2 Sun ba da gawawwakin bayinka

3 Sun zubar da jini kamar ruwa

4 Mun zama abin reni ga maƙwabta,

5 Har yaushe, ya Ubangiji za ka yi ta fushi? Har abada ne?

6 Ka zuba fushinka a kan al’umman

7 gama sun cinye Yaƙub

8 Kada ka riƙe zunubai kakanni a kanmu;

9 Ka taimake mu, ya Allah Mai Cetonmu,

10 Don me al’ummai za su ce,

11 Bari nishe-nishen ’yan kurkuku su zo gabanka;

12 Ka sāka a cinyoyin maƙwabtanmu sau bakwai

13 Sa’an nan mu mutanenka, tumakin makiyayarka,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado