1 A cikin Yahuda an san Allah;
2 Tentinsa yana a Salem
3 A can ya kakkarya kibiyoyin wuta,
4 Darajarka tana da haske,
5 Jarumawa sun zube kamar ganima
6 A tsawatawarka, ya Allah na Yaƙub,
7 Kai kaɗai ne za a ji tsoro.
8 Daga sama ka yi shelar hukunci,
9 sa’ad da kai, ya Allah, ka tashi don ka yi shari’a,
10 Tabbatacce fushinka a kan mutane kan jawo maka yabo,
11 Ku yi alkawari wa Ubangiji Allahnku ku kuma cika su;
12 Ya kakkarya ƙarfin masu mulki;