1 Muna maka godiya, ya Allah,
2 Ka ce, “Na zaɓi ƙayyadadden lokaci;
3 Sa’ad da duniya da dukan mutanenta suka girgiza,
4 Ga masu girman kai na ce, ‘Kada ku ƙara taƙama,’
5 Kada ku ɗaga ƙahoninku gāba da sama;
6 Ba wani daga gabas ko yamma
7 Amma Allah ne mai yin shari’a,
8 A hannun Ubangiji akwai kwaf
9 Game da ni dai, zan furta wannan har abada;
10 wanda ya ce, “Zan yanke ƙahonin dukan mugaye,