Salmos 75

HAUSA

1 Muna maka godiya, ya Allah,

2 Ka ce, “Na zaɓi ƙayyadadden lokaci;

3 Sa’ad da duniya da dukan mutanenta suka girgiza,

4 Ga masu girman kai na ce, ‘Kada ku ƙara taƙama,’

5 Kada ku ɗaga ƙahoninku gāba da sama;

6 Ba wani daga gabas ko yamma

7 Amma Allah ne mai yin shari’a,

8 A hannun Ubangiji akwai kwaf

9 Game da ni dai, zan furta wannan har abada;

10 wanda ya ce, “Zan yanke ƙahonin dukan mugaye,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado