Salmos 67

HAUSA

1 Bari Allah yă yi mana alheri yă kuma albarkace mu

2 don a san hanyoyinka a duniya,

3 Bari mutane su yabe ka, ya Allah;

4 Bari al’ummai su yi murna su kuma rera don farin ciki,

5 Bari mutane su yabe ka, ya Allah;

6 Sa’an nan ƙasa za tă ba da girbinta

7 Allah yă sa mana albarka,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado