1 Bari Allah yă yi mana alheri yă kuma albarkace mu
2 don a san hanyoyinka a duniya,
3 Bari mutane su yabe ka, ya Allah;
4 Bari al’ummai su yi murna su kuma rera don farin ciki,
5 Bari mutane su yabe ka, ya Allah;
6 Sa’an nan ƙasa za tă ba da girbinta
7 Allah yă sa mana albarka,