Salmos 66

HAUSA

1 Ku yi sowa ta farin ciki ga Allah, dukan duniya!

2 Ku rera ɗaukaka ga sunansa;

3 Ku ce wa Allah, “Ayyukanka da banmamaki suke!

4 Dukan duniya sun rusuna a gabanka

5 Ku zo ku ga abin da Allah ya yi,

6 Ya juya teku zuwa busasshiyar ƙasa,

7 Yana mulki har abada ta wurin ikonsa,

8 Ku yabi Allahnku, ya mutane,

9 ya adana rayukanmu

10 Gama kai, ya Allah, ka gwada mu;

11 Ka kawo mu cikin kurkuku

12 Ka bar mutane suka hau a kawunanmu;

13 Zan zo haikalinka da hadayun ƙonawa

14 alkawuran da leɓunana suka yi alkawari bakina kuma ya faɗa

15 Zan miƙa kitsen dabbobi gare ka

16 Ku zo ku saurara, dukanku waɗanda suke tsoron Allah;

17 Na yi kuka gare shi da bakina;

18 Da a ce na ji daɗin zunubi a zuciyata,

19 amma tabbatacce Allah ya saurara

20 Yabo ga Allah,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado