1 Ku yi sowa ta farin ciki ga Allah, dukan duniya!
2 Ku rera ɗaukaka ga sunansa;
3 Ku ce wa Allah, “Ayyukanka da banmamaki suke!
4 Dukan duniya sun rusuna a gabanka
5 Ku zo ku ga abin da Allah ya yi,
6 Ya juya teku zuwa busasshiyar ƙasa,
7 Yana mulki har abada ta wurin ikonsa,
8 Ku yabi Allahnku, ya mutane,
9 ya adana rayukanmu
10 Gama kai, ya Allah, ka gwada mu;
11 Ka kawo mu cikin kurkuku
12 Ka bar mutane suka hau a kawunanmu;
13 Zan zo haikalinka da hadayun ƙonawa
14 alkawuran da leɓunana suka yi alkawari bakina kuma ya faɗa
15 Zan miƙa kitsen dabbobi gare ka
16 Ku zo ku saurara, dukanku waɗanda suke tsoron Allah;
17 Na yi kuka gare shi da bakina;
18 Da a ce na ji daɗin zunubi a zuciyata,
19 amma tabbatacce Allah ya saurara
20 Yabo ga Allah,