Salmos 65

HAUSA

1 Yabo ya dace da kai, ya Allah, a Sihiyona;

2 Ya kai wanda yake jin addu’a

3 Sa’ad da zunubai suka sha ƙarfinmu,

4 Masu albarka ne waɗanda ka zaɓa

5 Ka amsa mana da ayyuka masu banmamaki na adalci,

6 wanda ya yi duwatsu ta wurin ikonka,

7 wanda ya kwantar da rurin tekuna,

8 Waɗanda suke zama can da nesa sukan ji tsoron manyan ayyukanka;

9 Kana kula da ƙasa kana kuma yi mata banruwa;

10 Ka kwarara ta da ruwa ka kuma baje kunyoyinta;

11 Saboda alherinka, ya Allah, an sami kaka mai albarka,

12 Makiyayan hamada sun cika har suna zuba;

13 Wurin dausayin kiwo sun rufu da garkuna

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado