Salmos 64

HAUSA

1 Ka ji ni, ya Allah, yayinda nake faɗin abin da yake damuna;

2 Ka ɓoye ni daga ƙulle-ƙullen mugaye,

3 Sukan wāsa harsunansu kamar takuba

4 Sukan yin kwanto su harbi marar laifi;

5 Sukan ƙarfafa juna a mugayen ƙulle-ƙullensu,

6 Sukan yi ƙulle-ƙullen rashin adalci su ce,

7 Amma Allah zai harbe su da kibiyoyi;

8 Zai juya harshensu a kansu

9 Dukan mutane za su ji tsoro;

10 Bari masu adalci su yi farin ciki a cikin Ubangiji

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado