1 Ka ji ni, ya Allah, yayinda nake faɗin abin da yake damuna;
2 Ka ɓoye ni daga ƙulle-ƙullen mugaye,
3 Sukan wāsa harsunansu kamar takuba
4 Sukan yin kwanto su harbi marar laifi;
5 Sukan ƙarfafa juna a mugayen ƙulle-ƙullensu,
6 Sukan yi ƙulle-ƙullen rashin adalci su ce,
7 Amma Allah zai harbe su da kibiyoyi;
8 Zai juya harshensu a kansu
9 Dukan mutane za su ji tsoro;
10 Bari masu adalci su yi farin ciki a cikin Ubangiji