1 Ya Allah, kai ne Allahna,
2 Na gan ka a wuri mai tsarki
3 Domin ƙaunarka ta fi rai kyau,
4 Zan yabe ka muddin raina,
5 Raina zai ƙoshi kamar da abinci mafi kyau;
6 A gadona na tuna da kai;
7 Domin kai ne mai taimakona,
8 Raina ya manne maka;
9 Su da suke neman raina za su hallaka;
10 Za a bayar da su ga takobi
11 Amma sarki zai yi farin ciki ga Allah;