Salmos 62

HAUSA

1 Raina na samun hutu a wurin Allah ne kaɗai;

2 Shi kaɗai ne dutsena da cetona;

3 Har yaushe za ku tasar wa mutum guda?

4 Sun kintsa sosai su tumɓuke shi

5 Ka nemi hutu, ya raina, a wurin Allah kaɗai;

6 Shi ne kaɗai dutsena da cetona;

7 Cetona da girmata sun dangana ga Allah ne,

8 Ku dogara a gare shi a duk lokuta, ya mutane;

9 Talakawa dai kamar shaƙar iska suke,

10 Kada ku dogara a kan ƙwace

11 Abu guda Allah ya ce,

12 kuma cewa kai, ya Ubangiji, mai ƙauna ne.

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado