Salmos 60

HAUSA

1 Ka ki mu, ya Allah, ka kuma fashe kāriyarmu;

2 Ka girgiza ƙasar ka kuma tsaga ta;

3 Ka nuna wa mutanenka lokutan wahala;

4 Amma ga waɗanda suke tsoronka, ka ɗaga tuta

5 Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama,

6 Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki,

7 Gileyad nawa ne, Manasse kuma nawa ne;

8 Mowab shi ne kwanon wankina,

9 Wa zai kawo ni birnin katanga?

10 Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu

11 Ka ba mu gudummawa a kan abokin gāba,

12 Tare da Allah za mu yi nasara,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado