Salmos 50

HAUSA

1 Maɗaukaki, Allah, Ubangiji,

2 Daga Sihiyona, cikakkiya a kyau,

3 Allahnmu yana zuwa

4 Ya kira sammai da suke bisa,

5 “Ku tattara mini shafaffuna,

6 Sammai kuwa sun yi shelar adalcinsa

7 “Ku ji, ya mutanena, zan kuwa yi magana,

8 Ba na tsawata muku saboda hadayunku

9 Ba na bukatan bijimi daga turkenku

10 gama kowace dabbar kurmi nawa ne,

11 Na san kowane tsuntsun da yake a duwatsu

12 Da a ce ina jin yunwa ai, ba sai na faɗa muku ba,

13 Ina cin naman bijimai ne

14 “Ku miƙa hadayar godiya ga Allah,

15 ku kira gare ni a ranar wahala;

16 Amma ga mugaye, Allah ya ce,

17 Kun ƙi umarnina

18 Sa’ad da kuka ga ɓarawo, kukan haɗa kai da shi;

19 Kuna amfani da bakunanku don mugunta

20 Kuna ci gaba da magana a kan ɗan’uwanku

21 Kun yi waɗannan abubuwa na kuwa yi shiru;

22 “Ku lura da wannan, ku da kuka manta da Allah,

23 Shi wanda ya miƙa hadayun godiya yakan girmama ni,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado