1 Ubangiji mai girma ne, kuma mafificin yabo,
2 Kyakkyawa ce cikin tsayinta,
3 Allah yana cikin fadodinta;
4 Sa’ad da sarakuna suka haɗa rundunoni,
5 sun gan ta suka kuwa yi mamaki;
6 Rawar jiki ya kama su a can,
7 Ka hallaka su kamar jiragen ruwan Tarshish
8 Yadda muka ji,
9 Cikin haikalinka, ya Allah,
10 Kamar sunanka, ya Allah,
11 Dutsen Sihiyona ya yi farin ciki,
12 Yi tafiya cikin Sihiyona, ku kewaye ta,
13 ku lura da katangarta da kyau,
14 Gama wannan Allah shi ne Allahnmu har abada abadin;