1 Ku tafa hannuwanku, dukanku al’ummai;
2 Ubangiji Mafi Ɗaukaka mai banmamaki ne,
3 Ya rinjayi al’ummai a ƙarƙashinmu,
4 Ya zaɓar mana gādonmu,
5 Allah ya haura a cikin sowa ta farin ciki,
6 Ku rera yabai ga Allah, ku rera yabai;
7 Gama Allah shi ne Sarkin dukan duniya;
8 Allah yana mulki a bisa al’ummai;
9 Manyan mutanen al’ummai sun taru