Salmos 47

HAUSA

1 Ku tafa hannuwanku, dukanku al’ummai;

2 Ubangiji Mafi Ɗaukaka mai banmamaki ne,

3 Ya rinjayi al’ummai a ƙarƙashinmu,

4 Ya zaɓar mana gādonmu,

5 Allah ya haura a cikin sowa ta farin ciki,

6 Ku rera yabai ga Allah, ku rera yabai;

7 Gama Allah shi ne Sarkin dukan duniya;

8 Allah yana mulki a bisa al’ummai;

9 Manyan mutanen al’ummai sun taru

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado