1 Allah ne mafakarmu da ƙarfinmu,
2 Saboda haka ba za mu ji tsoro ba, ko da ƙasa ta girgiza
3 ko da ruwansa suna ruri suna kumfa
4 Akwai kogi mai rafuffukan da suke sa birnin Allah murna,
5 Allah yana cikinta, ba za tă fāɗi ba;
6 Al’ummai suna hayaniya, mulkoki sun fāɗi;
7 Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu;
8 Zo ku ga ayyukan Ubangiji,
9 Ya sa yaƙoƙi suka yi tsit
10 “Ku natsu ku kuma san cewa ni ne Allah;
11 Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu;