Salmos 46

HAUSA

1 Allah ne mafakarmu da ƙarfinmu,

2 Saboda haka ba za mu ji tsoro ba, ko da ƙasa ta girgiza

3 ko da ruwansa suna ruri suna kumfa

4 Akwai kogi mai rafuffukan da suke sa birnin Allah murna,

5 Allah yana cikinta, ba za tă fāɗi ba;

6 Al’ummai suna hayaniya, mulkoki sun fāɗi;

7 Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu;

8 Zo ku ga ayyukan Ubangiji,

9 Ya sa yaƙoƙi suka yi tsit

10 “Ku natsu ku kuma san cewa ni ne Allah;

11 Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu;

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado