1 Na jira da haƙuri ga Ubangiji;
2 Ya ɗaga ni daga rami marar fāɗi,
3 Ya sa sabuwar waƙa a bakina,
4 Mai albarka ne mutumin
5 Da yawa ne, ya Ubangiji Allahna,
6 Hadaya da sadaka ba ka sha’awa,
7 Sa’an nan na ce, “Ga ni, na zo,
8 Ina sha’awar aikata nufinka, ya Allahna;
9 Na yi shelar adalcinka cikin babban taro;
10 Ba na ɓoye adalcinka cikin zuciyata;
11 Kada ka hana mini jinƙanka, ya Ubangiji;
12 Gama damuwoyin da suka wuce misali sun kewaye ni;
13 Ka ji daɗin cetona, ya Ubangiji;
14 Bari masu neman raina
15 Bari masu ce mini, “Allah yă ƙara!”
16 Amma bari dukan masu nemanka
17 Ni dai matalauci ne da mai bukata;