1 Na ce, “Zan lura da hanyoyina
2 Na yi shiru, ban ce kome ba,
3 zuciyata ta ƙara zafi a cikina.
4 “Nuna mini, ya Ubangiji, ƙarshen rayuwata
5 Ka sa kwanakina suka zama tafin hannu ne kawai;
6 “Mutum dai shirim ne kawai yayinda yake kai da komowa.
7 “Amma yanzu, ya Ubangiji, me zan nema?
8 Ka cece ni daga dukan laifofina;
9 Na yi shiru; ba zan buɗe bakina ba,
10 Ka ɗauke bulalarka daga gare ni;
11 Kakan tsawata ka kuma hore mutane saboda zunubinsu;
12 “Ka ji addu’ata, ya Ubangiji,
13 Ka kau da fuskarka daga gare ni, saboda in sāke yin farin ciki