Salmos 4

HAUSA

1 Ka amsa mini sa’ad da na kira gare ka,

2 Har yaushe, ya ku mutane za ku mai da ɗaukakata abin kunya?

3 Ku san cewa Ubangiji ya keɓe masu tsoron Allah wa kansa;

4 Cikin fushinku kada ku yi zunubi;

5 Ku miƙa hadayun da suka dace

6 Yawanci suna cewa, “Wa zai yi mana alheri?”

7 Ka cika zuciyata da farin ciki

8 Zan kwanta in kuma yi barci lafiya,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado