1 Ka amsa mini sa’ad da na kira gare ka,
2 Har yaushe, ya ku mutane za ku mai da ɗaukakata abin kunya?
3 Ku san cewa Ubangiji ya keɓe masu tsoron Allah wa kansa;
4 Cikin fushinku kada ku yi zunubi;
5 Ku miƙa hadayun da suka dace
6 Yawanci suna cewa, “Wa zai yi mana alheri?”
7 Ka cika zuciyata da farin ciki
8 Zan kwanta in kuma yi barci lafiya,