1 Ya Ubangiji, abokan gābana nawa ne!
2 Da yawa suna magana a kaina suna cewa,
3 Amma kai ne garkuwa kewaye da ni, ya Ubangiji;
4 Ga Ubangiji na yi kuka mai ƙarfi,
5 Na kwanta na yi barci;
6 Ba zan ji tsoro ko dubu goma
7 Ka tashi Ya Ubangiji!
8 Daga wurin Ubangiji ne ceto kan zo.