1 Me ya sa ƙasashe suke haɗa baki
2 Sarakunan duniya sun ɗauki matsayi
3 Suna cewa, “Bari mu tsittsinke sarƙoƙinsu,
4 Mai zama a kursiyi a sama yana dariya;
5 Sa’an nan ya tsawata musu cikin fushinsa
6 “Na kafa Sarkina a kan kursiyi
7 Sarki ya yi shelar umarnin Ubangiji.
8 Ka tambaye ni
9 Za ka yi mulkinsu da sandan ƙarfe;
10 Saboda haka, ku sarakuna, ku yi wayo;
11 Ku bauta wa Ubangiji da tsoro
12 Ku sumbaci Ɗan, don kada yă yi fushi