1 Yi hamayya, ya Ubangiji, da waɗanda suke hamayya da ni;
2 Ka ɗauki garkuwa da kuma makami;
3 Ka ɗaga māshi da kuma abin da ake jefa
4 Bari waɗanda suke neman raina
5 Bari su zama kamar yayi a gaban iska,
6 bari hanyarsu tă yi duhu ta kuma yi santsi,
7 Da yake sun ɓoye tarko domina ba dalili
8 bari lalaci yă kama su ba zato,
9 Sa’an nan raina zai cika da farin ciki a cikin Ubangiji
10 Dukan raina zai ce,
11 Shaidu marasa imani sun fito;
12 Suna sāka alherin da na yi musu da mugunta
13 Duk da haka sa’ad da suke ciwo, na sanya rigar makoki
14 nakan yi ta yawo ina makoki
15 Amma sa’ad da na yi tuntuɓe, sukan taru suna murna;
16 Kamar marasa sani Allah suna mini riyar ba’a;
17 Ya Ubangiji, har yaushe za ka ci gaba da zuba ido kawai?
18 Zan yi godiya cikin taro mai girma;
19 Kada ka bar maƙaryatan nan,
20 Ba sa maganar salama
21 Sukan wage mini bakinsu suna cewa, “Allah yă ƙara!
22 Ya Ubangiji, ka ga wannan; kada ka yi shiru.
23 Ka farka, ka kuma tashi ka kāre ni!
24 Ka nuna ni marar laifi ne ciki adalcinka,
25 Kada ka bari su ce wa kansu, “Allah yă ƙara, dā ma abin da mun so ke nan!”
26 Bari dukan waɗanda suke farin ciki a kaina a wahalata
27 Bari waɗanda suke murna saboda nasarata
28 Harshena zai yi zancen adalcinka