1 Zan gode wa Ubangiji kullayaumi;
2 Raina zai yi fariya a cikin Ubangiji;
3 Ku ɗaukaka Ubangiji tare da ni;
4 Na nemi Ubangiji, ya kuwa amsa mini;
5 Waɗanda suke dubansa sukan haskaka;
6 Wannan matalauci ya yi kira, Ubangiji kuwa ya ji shi;
7 Mala’ikan Ubangiji ya kafa sansani kewaye da waɗanda suke tsoronsa,
8 Ku gwada ku gani cewa Ubangiji yana da kyau;
9 Ku ji tsoron Ubangiji, ku tsarkakansa,
10 Zakoki za su iya rasa ƙarfi su kuma ji yunwa,
11 Ku zo, ’ya’yana, ku saurare ni;
12 Duk waninku da yake ƙaunar rayuwa
13 ka kiyaye harshenka daga mugunta
14 Juyo daga mugunta ku yi alheri;
15 Idanun Ubangiji suna a kan masu adalci
16 fuskar Ubangiji yana gāba da waɗanda suke aikata mugunta,
17 Adalai kan yi kuka, Ubangiji kuwa yakan ji su;
18 Ubangiji yana kusa da waɗanda suka karai
19 Adali zai iya kasance da wahala da yawa,
20 yakan tsare dukan ƙasusuwansa,
21 Mugunta zai kashe mugu;
22 Ubangiji yakan cece bayinsa;