Salmos 30

HAUSA

1 Zan girmama ka Ya Ubangiji,

2 Ya Ubangiji Allahna, na yi kira gare ka don taimako

3 Ya Ubangiji, ka dawo da ni daga kabari;

4 Ku rera ga Ubangiji, ku tsarkakansa;

5 Gama fushinsa na ɗan lokaci ne

6 Sa’ad da nake lafiya, na ce,

7 Ya Ubangiji, sa’ad da ka yi mini alheri,

8 A gare ka, ya Ubangiji, na yi kira;

9 “Wace riba ce a hallakata,

10 Ka ji, ya Ubangiji, ka kuwa yi mini jinƙai;

11 Ka mai da kukata ta zama rawa;

12 don zuciyata za tă iya rera gare ka ba kuwa za tă yi shiru ba.

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado