1 Zan girmama ka Ya Ubangiji,
2 Ya Ubangiji Allahna, na yi kira gare ka don taimako
3 Ya Ubangiji, ka dawo da ni daga kabari;
4 Ku rera ga Ubangiji, ku tsarkakansa;
5 Gama fushinsa na ɗan lokaci ne
6 Sa’ad da nake lafiya, na ce,
7 Ya Ubangiji, sa’ad da ka yi mini alheri,
8 A gare ka, ya Ubangiji, na yi kira;
9 “Wace riba ce a hallakata,
10 Ka ji, ya Ubangiji, ka kuwa yi mini jinƙai;
11 Ka mai da kukata ta zama rawa;
12 don zuciyata za tă iya rera gare ka ba kuwa za tă yi shiru ba.