Salmos 29

HAUSA

1 Ku ba da girma ga Ubangiji, ya ku manya,

2 Ku ba da girma ga Ubangiji, ɗaukakar da ta dace da sunansa;

3 Muryar Ubangiji tana a bisa ruwaye;

4 Muryar Ubangiji mai iko ce;

5 Muryar Ubangiji ta kakkarya itatuwan al’ul na Lebanon.

6 Ya sa dutsen Lebanon ya yi ta tsalle kamar ɗan maraƙi,

7 Muryar Ubangiji ta buga

8 Muryar Ubangiji ta girgiza hamada

9 Muryar Ubangiji ta murɗa itatuwan oak

10 Ubangiji na zaune yana sarauta a bisa rigyawa;

11 Ubangiji kan ba da ƙarfi ga mutanensa;

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado