1 A gare ka nake kira,
2 Ka ji kukata ta neman jinƙai
3 Kada ka ja ni tare da mugaye,
4 Ka sāka musu da ayyukansu
5 Da yake ba su kula da ayyukan Ubangiji
6 Yabo ya tabbata ga Ubangiji,
7 Ubangiji shi ne ƙarfina da garkuwata;
8 Ubangiji shi ne ƙarfin mutanensa,
9 Ka cece mutanenka ka kuma albarkace gādonka;