Salmos 28

HAUSA

1 A gare ka nake kira,

2 Ka ji kukata ta neman jinƙai

3 Kada ka ja ni tare da mugaye,

4 Ka sāka musu da ayyukansu

5 Da yake ba su kula da ayyukan Ubangiji

6 Yabo ya tabbata ga Ubangiji,

7 Ubangiji shi ne ƙarfina da garkuwata;

8 Ubangiji shi ne ƙarfin mutanensa,

9 Ka cece mutanenka ka kuma albarkace gādonka;

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado