Salmos 27

HAUSA

1 Ubangiji ne haskena da cetona,

2 Sa’ad da mugaye suka tasar mini

3 Ko da yake mayaƙa sun kewaye ni,

4 Abu guda na roƙi Ubangiji,

5 Gama a lokacin wahala,

6 Sa’an nan kaina zai ɗaukaka

7 Ka ji muryata sa’ad da na yi kira, ya Ubangiji;

8 Zuciyata kan faɗa game da kai, “Nemi fuskarsa!”

9 Kada ka ɓoye fuskarka daga gare ni,

10 Ko da mahaifina da mahaifiyata sun yashe ni,

11 Ka koya mini hanyarka, ya Ubangiji;

12 Kada ka ba da ni da sha’awar maƙiyina,

13 Har yanzu ina da ƙarfin gwiwa a wannan cewa

14 Ka dogara ga Ubangiji,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado