Salmos 19

HAUSA

1 Sammai suna shelar ɗaukakar Allah;

2 Kowace rana tana yin jawabi;

3 Ba magana, ba kalmar da aka hurta,

4 Duk da haka muryarsu tana kaiwa ga dukan duniya,

5 wanda yake kamar ango mai fitowa daga rumfarsa,

6 Takan taso daga ƙarshen sammai

7 Dokar Ubangiji cikakkiya ce,

8 Ƙa’idodin Ubangiji daidai ne,

9 Tsoron Ubangiji yakan kawo tsabtar zuciya,

10 Sun fi zinariya daraja,

11 Ta wurinsu ana gargaɗe bawanka;

12 Wane ne zai iya rabe kurakuransa?

13 Ka kiyaye bawanka daga zunubin ganganci;

14 Bari kalmomin bakina da tunanin zuciyata

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado