1 Sammai suna shelar ɗaukakar Allah;
2 Kowace rana tana yin jawabi;
3 Ba magana, ba kalmar da aka hurta,
4 Duk da haka muryarsu tana kaiwa ga dukan duniya,
5 wanda yake kamar ango mai fitowa daga rumfarsa,
6 Takan taso daga ƙarshen sammai
7 Dokar Ubangiji cikakkiya ce,
8 Ƙa’idodin Ubangiji daidai ne,
9 Tsoron Ubangiji yakan kawo tsabtar zuciya,
10 Sun fi zinariya daraja,
11 Ta wurinsu ana gargaɗe bawanka;
12 Wane ne zai iya rabe kurakuransa?
13 Ka kiyaye bawanka daga zunubin ganganci;
14 Bari kalmomin bakina da tunanin zuciyata