Salmos 20

HAUSA

1 Ubangiji ya amsa maka sa’ad da ka yi kira cikin wahala;

2 Bari yă aiko maka da taimako daga wuri mai tsarki

3 Bari yă tuna da dukan sadakokinka

4 Bari yă biya maka bukatan ranka

5 Za mu yi sowa ta farin ciki sa’ad da ka yi nasara

6 Yanzu na san cewa,

7 Waɗansu sun dogara a kekunan yaƙi waɗansu kuma a dawakai,

8 Za a durƙusar da su, su kuma fāɗi,

9 Ya Ubangiji, ka ba da nasara ga sarki!

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado