1 Ubangiji ya amsa maka sa’ad da ka yi kira cikin wahala;
2 Bari yă aiko maka da taimako daga wuri mai tsarki
3 Bari yă tuna da dukan sadakokinka
4 Bari yă biya maka bukatan ranka
5 Za mu yi sowa ta farin ciki sa’ad da ka yi nasara
6 Yanzu na san cewa,
7 Waɗansu sun dogara a kekunan yaƙi waɗansu kuma a dawakai,
8 Za a durƙusar da su, su kuma fāɗi,
9 Ya Ubangiji, ka ba da nasara ga sarki!