1 Yabi Ubangiji.
2 Zan yabi Ubangiji dukan kwanakina;
3 Kada ka sa zuciyarka ga sarakuna,
4 Sa’ad da numfashinsu ya rabu da su sai su koma ƙasa;
5 Mai albarka ne wanda Allah na Yaƙub ne taimakonsa,
6 Mahaliccin sama da ƙasa,
7 Yakan biya bukatun mutanen da aka danne
8 Ubangiji yakan ba wa makafi ido,
9 Ubangiji yana tsaron baƙi
10 Ubangiji yana mulki har abada,