Salmos 146

HAUSA

1 Yabi Ubangiji.

2 Zan yabi Ubangiji dukan kwanakina;

3 Kada ka sa zuciyarka ga sarakuna,

4 Sa’ad da numfashinsu ya rabu da su sai su koma ƙasa;

5 Mai albarka ne wanda Allah na Yaƙub ne taimakonsa,

6 Mahaliccin sama da ƙasa,

7 Yakan biya bukatun mutanen da aka danne

8 Ubangiji yakan ba wa makafi ido,

9 Ubangiji yana tsaron baƙi

10 Ubangiji yana mulki har abada,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado