Salmos 147

HAUSA

1 Yabi Ubangiji.

2 Ubangiji ya gina Urushalima;

3 Ya warkar da masu raunanar zuciya

4 Ya lissafta yawan taurari

5 Shugabanmu mai girma ne mai iko duka;

6 Ubangiji yana kula da masu sauƙinkai

7 Rera wa Ubangiji waƙar godiya;

8 Ya rufe sararin sama da gizagizai;

9 Yakan tanada wa shanu abinci

10 Jin daɗinsa ba ya a ƙarfin doki,

11 Ubangiji yakan yi farin ciki a waɗanda suke tsoronsa,

12 Ki ɗaukaka Ubangiji, ya Urushalima;

13 Gama yana ƙarfafa ƙyamaren ƙofofinki

14 Yana ba da salama ga iyakokinki

15 Yana ba da umarninsa ga duniya;

16 Yana shimfiɗa ƙanƙara kamar ulu

17 Yana zuba ƙanƙara kamar ƙananan duwatsu.

18 Yakan aiki maganarsa ta kuwa narkar da su;

19 Ya bayyana maganarsa ga Yaƙub,

20 Bai yi wannan ga wata al’umma ba;

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado