1 Yabi Ubangiji.
2 Ubangiji ya gina Urushalima;
3 Ya warkar da masu raunanar zuciya
4 Ya lissafta yawan taurari
5 Shugabanmu mai girma ne mai iko duka;
6 Ubangiji yana kula da masu sauƙinkai
7 Rera wa Ubangiji waƙar godiya;
8 Ya rufe sararin sama da gizagizai;
9 Yakan tanada wa shanu abinci
10 Jin daɗinsa ba ya a ƙarfin doki,
11 Ubangiji yakan yi farin ciki a waɗanda suke tsoronsa,
12 Ki ɗaukaka Ubangiji, ya Urushalima;
13 Gama yana ƙarfafa ƙyamaren ƙofofinki
14 Yana ba da salama ga iyakokinki
15 Yana ba da umarninsa ga duniya;
16 Yana shimfiɗa ƙanƙara kamar ulu
17 Yana zuba ƙanƙara kamar ƙananan duwatsu.
18 Yakan aiki maganarsa ta kuwa narkar da su;
19 Ya bayyana maganarsa ga Yaƙub,
20 Bai yi wannan ga wata al’umma ba;