Salmos 144

HAUSA

1 Yabo ya tabbata ga Ubangiji dutsena,

2 Shi ne Allah mai ƙaunata da kuma kagarata,

3 Ya Ubangiji, wane ne mutum da ka kula da shi,

4 Mutum yana kama da numfashi;

5 Ka tsage sammanka, ya Ubangiji, ka sauko;

6 Ka aiko da walƙiya ka watsar da abokan gāba;

7 Ka miƙa hannunka daga bisa;

8 waɗanda bakunansu sun cika da ƙarya,

9 Zan rera sabuwar waƙa gare ka, ya Allah;

10 ga Wannan wanda yake ba wa sarakuna nasara,

11 Ka cece ni ka kuma kuɓutar da ni

12 Ta haka ’ya’yanmu maza a ƙuruciyarsu

13 Rumbunanmu za su cika

14 shanunmu za su ja kaya masu nauyi.

15 Masu albarka ne mutanen da wannan zai zama haka;

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado