1 Ya Ubangiji, ka ji addu’ata,
2 Kada ka gabatar da bawanka a gaban shari’a,
3 Abokin gāba yana fafarata,
4 Ta haka ƙarfina ya ƙare a cikina
5 Na tuna da kwanakin baya
6 Na buɗe hannuwana gare ka;
7 Ka amsa mini da sauri, ya Ubangiji;
8 Bari safiya ta kawo mini maganar ƙaunarka marar ƙarewa,
9 Ka cece ni daga abokan gābana, ya Ubangiji,
10 Ka koya mini in yi nufinka,
11 Saboda sunanka, ya Ubangiji, ka kiyaye raina;
12 A cikin ƙaunarka marar ƙarewa, ka rufe bakunan abokan gābana;