Salmos 140

HAUSA

1 Ka cece ni, ya Ubangiji, daga mugaye;

2 masu shirya maƙarƙashiya a zukatansu

3 Suna sa harsunansu su yi kaifi kamar na maciji;

4 Ka kiyaye ni, ya Ubangiji, daga hannuwan mugaye;

5 Masu girman kai sun sa mini tarko;

6 Ya Ubangiji, na ce maka, “Kai ne Allahna.”

7 Ya Ubangiji Mai Iko Duka, mai fansana mai ƙarfi,

8 Kada ka biya wa mugaye bukatunsu, ya Ubangiji;

9 Bari kawunan waɗanda suka kewaye ni

10 Bari garwashin wuta yă zubo a kansu;

11 Kada masu ɓata suna su taɓa kahu a ƙasar;

12 Na san cewa Ubangiji ya shirya wa matalauta adalci

13 Tabbatacce masu adalci za su yabi sunanka

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado