Salmos 141

HAUSA

1 Na yi kira gare ka, ya Ubangiji; ka zo da sauri.

2 Bari a sa addu’ata a gabanka kamar turaren ƙonawa;

3 Ka sa mai tsaro a bakina, ya Ubangiji;

4 Kada ka bar zuciyata ta juya ga yin abin da yake mugu,

5 Bari mutum mai adalci yă buge ni, alheri ne;

6 Za a jefar da masu mulkinsu ƙasa daga ƙwanƙolin dutse,

7 Za su ce, “Kamar yadda mutum kan yi huda yă tsage ƙasa,

8 Amma na kafa idanuna a kanka, ya Ubangiji Mai Iko Duka;

9 Ka kiyaye ni daga tarkon da aka sa mini,

10 Bari mugaye su fāɗa a cikin ragarsu,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado