1 Na yi kira gare ka, ya Ubangiji; ka zo da sauri.
2 Bari a sa addu’ata a gabanka kamar turaren ƙonawa;
3 Ka sa mai tsaro a bakina, ya Ubangiji;
4 Kada ka bar zuciyata ta juya ga yin abin da yake mugu,
5 Bari mutum mai adalci yă buge ni, alheri ne;
6 Za a jefar da masu mulkinsu ƙasa daga ƙwanƙolin dutse,
7 Za su ce, “Kamar yadda mutum kan yi huda yă tsage ƙasa,
8 Amma na kafa idanuna a kanka, ya Ubangiji Mai Iko Duka;
9 Ka kiyaye ni daga tarkon da aka sa mini,
10 Bari mugaye su fāɗa a cikin ragarsu,