Salmos 139

HAUSA

1 Ya Ubangiji, ka bincike ni

2 Ka san sa’ad da na zauna da sa’ad da na tashi;

3 Ka san fitata da kuma kwanciyata;

4 Kafin in yi magana da harshena

5 Ka kewaye ni, gaba da baya;

6 Irin wannan sanin game da ni ya fi ƙarfin magana,

7 Ina zan tafi daga Ruhunka?

8 In na haura zuwa sammai, kana a can;

9 In na tashi a fikafikan safiya,

10 can ma hannunka zai bishe ni,

11 In na ce, “Tabbatacce duhu zai ɓoye ni

12 duhu ma ba zai zama duhu gare ka ba;

13 Gama ka halicci ciki-cikina;

14 Ina yabonka domin yadda ka yi ni abin tsoro ne da kuma abin mamaki;

15 Ƙasusuwana ba a ɓoye suke a gare ka ba

16 Idanunka sun ga jikina marar fasali;

17 Tunaninka suna da daraja gare ni, ya Allah!

18 A ce zan iya ƙirgansu,

19 Da kawai za ka kashe mugaye, ya Allah!

20 Suna magana game da kai da mugun nufi;

21 Ba ina ƙin masu ƙinka ba, ya Ubangiji,

22 Ba ni da wani abu da nake musu sai kiyaye kawai;

23 Ka bincike ni, ya Allah ka kuma san zuciyata;

24 Duba ko akwai wani laifi a cikina,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado