1 Zan yabe ka, ya Ubangiji, da dukan zuciyata;
2 Zan rusuna ta wajen haikalinka mai tsarki
3 Sa’ad da na kira, ka amsa mini;
4 Bari dukan sarakunan duniya su yabe ka, ya Ubangiji,
5 Bari su rera game da hanyoyin Ubangiji,
6 Ko da yake Ubangiji yana bisa, yakan dubi kāsassu,
7 Ko da na yi tafiya a tsakiyar wahala,
8 Ubangiji zai cika manufarsa a kaina;