1 A bakin kogunan Babilon muka zauna muka yi kuka
2 A can a kan rassan itatuwa
3 gama a can masu kamunmu suka sa mu yi waƙoƙi,
4 Yaya za mu rera waƙoƙin Ubangiji
5 In na manta da ke, ya Urushalima,
6 Bari harshena yă manne wa rufin bakina
7 Ka tuna, ya Ubangiji, abin da mutanen Edom suka yi
8 Ya Diyar Babilon, an ƙaddara ke zuwa hallaka,
9 shi da ya ƙwace jariranki