Salmos 137

HAUSA

1 A bakin kogunan Babilon muka zauna muka yi kuka

2 A can a kan rassan itatuwa

3 gama a can masu kamunmu suka sa mu yi waƙoƙi,

4 Yaya za mu rera waƙoƙin Ubangiji

5 In na manta da ke, ya Urushalima,

6 Bari harshena yă manne wa rufin bakina

7 Ka tuna, ya Ubangiji, abin da mutanen Edom suka yi

8 Ya Diyar Babilon, an ƙaddara ke zuwa hallaka,

9 shi da ya ƙwace jariranki

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado