1 Zuciyata ba mai girman kai ba ce, ya Ubangiji,
2 Amma na haƙura na kuma kwantar da raina;
3 Ya Isra’ila, sa zuciyarka ga Ubangiji
HAUSA
1 Zuciyata ba mai girman kai ba ce, ya Ubangiji,
2 Amma na haƙura na kuma kwantar da raina;
3 Ya Isra’ila, sa zuciyarka ga Ubangiji