1 Daga cikin zurfafa na yi kuka gare ka, ya Ubangiji;
2 Ya Ubangiji, ka ji muryata.
3 In kai, ya Ubangiji, za ka lissafta zunubai,
4 Amma tare da kai akwai gafartawa,
5 Zan jira Ubangiji, raina zai jira,
6 Raina na jiran Ubangiji
7 Ya Isra’ila, sa zuciya ga Ubangiji,
8 Shi kansa zai fanshi Isra’ila