1 Har yaushe, ya Ubangiji? Za ka manta da ni har abada ne?
2 Har yaushe zan yi kokawa da tunanina
3 Ka dube ni ka amsa mini, ya Ubangiji Allahna.
4 abokin gābana zai ce, “Na sha ƙarfinsa,”
5 Amma na dogara a kan ƙaunarka marar ƙarewa;
6 Zan rera ga Ubangiji