1 Wawaye sukan ce a ransu,
2 Ubangiji ya duba daga sama
3 Duka sun kauce, duka gaba ɗaya sun zama lalatattu;
4 Masu aikata mugunta za su taɓa koyo.
5 Ga su, tsoro ya sha kansu,
6 Ku masu mugunta kuna sa ƙoƙarin matalauta yă zama banza,
7 Kash, da ceton Isra’ila zai fito daga Sihiyona mana!