1 Ka taimaka, Ubangiji, gama masu tsoron Allah ba sa nan kuma;
2 Kowa yana yi wa maƙwabcinsa ƙarya;
3 Bari Ubangiji yă yanke dukan zaƙin bakinsu
4 masu cewa,
5 “Saboda danniyar marasa ƙarfi da kuma nishin masu bukata,
6 Kalmomin Ubangiji kuwa ba su da kuskure,
7 Ya Ubangiji, za ka kiyaye mu lafiya
8 Mugaye suna yawo a sake