Salmos 12

HAUSA

1 Ka taimaka, Ubangiji, gama masu tsoron Allah ba sa nan kuma;

2 Kowa yana yi wa maƙwabcinsa ƙarya;

3 Bari Ubangiji yă yanke dukan zaƙin bakinsu

4 masu cewa,

5 “Saboda danniyar marasa ƙarfi da kuma nishin masu bukata,

6 Kalmomin Ubangiji kuwa ba su da kuskure,

7 Ya Ubangiji, za ka kiyaye mu lafiya

8 Mugaye suna yawo a sake

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado