1 Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar,
2 Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah,
3 Teku ya kalla ya kuma gudu,
4 duwatsu suka yi tsalle kamar raguna,
5 Me ya sa, ya teku, kika gudu,
6 ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna,
7 Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji,
8 wanda ya juye dutse ya zama tafki,